- Genre:Others
- Year of Release:2015
Lyrics
Mark 10 - Audio Bible
...
Koyarwar Yesu a kan Kisan Aure
1 Sai Yesu ya tashi daga nan, ya tafi ƙasar Yahudiya, da kuma hayin Kogin Urdun. Taro kuma ya sāke haɗuwa wurinsa, ya kuma sāke koya musu kamar yadda ya saba.
2 Sai waɗansu Farisiyawa suka zo wajensa don su gwada shi, suka tambaye shi suka ce, “Halal ne mutum ya saki mata tasa?”
3 Sai ya amsa musu ya ce, “Me Musa ya umarce ku?”
4 Suka ce, “Musa ya ba da izini a rubuta takardar kisan aure, a kuma saki matar.”
see lyrics >>
Similar Songs
More from Audio Bible
Listen to Audio Bible Mark 10 MP3 song. Mark 10 song from album Hausa New Testament is released in 2015. The duration of song is 00:08:15. The song is sung by Audio Bible.
Related Tags: Mark 10, Mark 10 song, Mark 10 MP3 song, Mark 10 MP3, download Mark 10 song, Mark 10 song, Hausa New Testament Mark 10 song, Mark 10 song by Audio Bible, Mark 10 song download, download Mark 10 MP3 song