- Genre:Others
- Year of Release:2015
Lyrics
Luke 16 - Audio Bible
...
Misali na Wakili Marar Gaskiya
1 Ya kuma ce wa almajiransa, “An yi wani mai arziki da yake da wakili. Sai aka sari wakilin a wurinsa a kan yana fallasar masa da dukiya.
2 Sai ya kira shi ya ce masa, ‘Labarin me nake ji naka? Kawo lissafin wakilcinka, don ba sauran ka zama wakilina.’
3 Sai wakilin ya ce a ransa, ‘Ƙaƙa zan yi, da yake maigida zai karɓe wakilci daga hannuna? Ga shi, ba ni da ƙarfin noma, in yi roƙo kuwa, ina jin kunya.
4 Yauwa! Na san abin da zan yi, don in an fisshe ni daga wakilcin, mutane su karɓe ni a gidajensu.’
see lyrics >>
Similar Songs
More from Audio Bible
Listen to Audio Bible Luke 16 MP3 song. Luke 16 song from album Hausa New Testament is released in 2015. The duration of song is 00:05:41. The song is sung by Audio Bible.
Related Tags: Luke 16, Luke 16 song, Luke 16 MP3 song, Luke 16 MP3, download Luke 16 song, Luke 16 song, Hausa New Testament Luke 16 song, Luke 16 song by Audio Bible, Luke 16 song download, download Luke 16 MP3 song