- Genre:Others
- Year of Release:2015
Lyrics
Luke 06 - Audio Bible
...
Almajirai suna Zagar Alkama a Ran Asabar
1 Wata rana ran Asabar, yana ratsa gonakin alkama, sai almajiransa suka zāgi alkamar, suna murtsukewa suna ci.
2 Sai waɗansu Farisiyawa suka ce, “Don me kuke yin abin da bai halatta a yi ba a ran Asabar?”
3 Sai Yesu ya amsa ya ce, “Ashe, ba ku taɓa karanta abin da Dawuda ya yi ba sa’ad da ya ji yunwa, shi da abokan tafiyarsa?
4 Yadda ya shiga masujadar Allah, ya ɗauki keɓaɓɓiyar gurasan nan ya ci, har ma ya ba abokan tafiyarsa, wadda ba ta halatta kowa ya ci ba, sai firistoci kaɗai?”
see lyrics >>
Similar Songs
More from Audio Bible
Listen to Audio Bible Luke 06 MP3 song. Luke 06 song from album Hausa New Testament is released in 2015. The duration of song is 00:08:10. The song is sung by Audio Bible.
Related Tags: Luke 06, Luke 06 song, Luke 06 MP3 song, Luke 06 MP3, download Luke 06 song, Luke 06 song, Hausa New Testament Luke 06 song, Luke 06 song by Audio Bible, Luke 06 song download, download Luke 06 MP3 song