- Genre:Others
- Year of Release:2015
Lyrics
Luke 04 - Audio Bible
...
Shaiɗan Ya Gwada Yesu
1 Yesu kuma cike da Ruhu Mai Tsarki sai ya dawo daga Kogin Urdun. Ruhu na iza shi zuwa jeji,
2 har kwana arba’in, Iblis yana gwada shi. A kwanakin nan bai ci kome ba. Da suka ƙare kuwa ya ji yunwa.
3 Iblis ya ce masa, “In dai kai Ɗan Allah ne, ka umarci dutsen nan ya zama gurasa,”
4 Yesu ya amsa masa ya ce, “A rubuce yake, ‘Ba da gurasa kaɗai mutum zai rayu ba.’ ”
see lyrics >>
Similar Songs
More from Audio Bible
Listen to Audio Bible Luke 04 MP3 song. Luke 04 song from album Hausa New Testament is released in 2015. The duration of song is 00:06:12. The song is sung by Audio Bible.
Related Tags: Luke 04, Luke 04 song, Luke 04 MP3 song, Luke 04 MP3, download Luke 04 song, Luke 04 song, Hausa New Testament Luke 04 song, Luke 04 song by Audio Bible, Luke 04 song download, download Luke 04 MP3 song