- Genre:Others
- Year of Release:2015
Lyrics
Mark 16 - Audio Bible
...
Tashin Yesu daga Matattu
1 Da Asabar ta wuce, Maryamu Magadaliya, da Maryamu uwar Yakubu, da kuma Salome, suka sayo kayan ƙanshi, domin su je su shafa masa.
2 A ranar farko ta mako, da assussuba suka tafi kabarin, da fitowar rana sai suka isa.
3 Suna ce wa juna, “Wa zai mirgine mana dutsen nan daga bakin kabarin?”
4 Da suka ɗaga kai, suka ga, ashe, an mirgine dutsen waje ɗaya, ga shi kuwa, ƙato ne ƙwarai.
see lyrics >>
Similar Songs
More from Audio Bible
Listen to Audio Bible Mark 16 MP3 song. Mark 16 song from album Hausa New Testament is released in 2015. The duration of song is 00:03:14. The song is sung by Audio Bible.
Related Tags: Mark 16, Mark 16 song, Mark 16 MP3 song, Mark 16 MP3, download Mark 16 song, Mark 16 song, Hausa New Testament Mark 16 song, Mark 16 song by Audio Bible, Mark 16 song download, download Mark 16 MP3 song