- Genre:Others
- Year of Release:2015
Lyrics
Mark 11 - Audio Bible
...
Mutanen Urushalima Sun Marabci Yesu
1 Da suka kusato Urushalima, da Betafaji, da Betanya, wajen Dutsen Zaitun, sai Yesu ya aiki almajiransa biyu,
2 ya ce musu, “Ku shiga ƙauyen can da yake gabanku. Da shigarku za ku ga wani aholaki a ɗaure, wanda ba a taɓa hawa ba. Ku kwanto shi.
3 Kowa ya ce muku, ‘Don me kuke haka?’ ku ce, ‘Ubangiji ne yake bukatarsa, Zai kuma komo da shi nan da nan.’ ”
4 Sai suka tafi, suka tarar da aholakin a ɗaure a ƙofar gida a bakin hanya, suka kwance shi.
see lyrics >>
Similar Songs
More from Audio Bible
Listen to Audio Bible Mark 11 MP3 song. Mark 11 song from album Hausa New Testament is released in 2015. The duration of song is 00:05:05. The song is sung by Audio Bible.
Related Tags: Mark 11, Mark 11 song, Mark 11 MP3 song, Mark 11 MP3, download Mark 11 song, Mark 11 song, Hausa New Testament Mark 11 song, Mark 11 song by Audio Bible, Mark 11 song download, download Mark 11 MP3 song