- Genre:Others
- Year of Release:2015
Lyrics
Mark 09 - Audio Bible
...
1 Sai ya ce musu, “Hakika, ina gaya muku, akwai waɗansu tsaitsaye a nan da ba za su mutu ba, sai sun ga Mulkin Allah ya bayyana da iko.”
Sākewar Kamanninsa
2 Bayan kwana shida Yesu ya ɗauki Bitrus, da Yakubu, da Yahaya, ya kai su kan wani dutse mai tsawo, su kaɗai. Sai kamanninsa ya sāke a gabansu,
3 tufafinsa suka yi fari fat suna sheƙi, yadda ba mai wankin da zai iya yinsu haka a duniya.
4 Sai Iliya da Musa sun bayyana a gare su, suna magana da Yesu.
see lyrics >>
Similar Songs
More from Audio Bible
Listen to Audio Bible Mark 09 MP3 song. Mark 09 song from album Hausa New Testament is released in 2015. The duration of song is 00:07:55. The song is sung by Audio Bible.
Related Tags: Mark 09, Mark 09 song, Mark 09 MP3 song, Mark 09 MP3, download Mark 09 song, Mark 09 song, Hausa New Testament Mark 09 song, Mark 09 song by Audio Bible, Mark 09 song download, download Mark 09 MP3 song