- Genre:Others
- Year of Release:2015
Lyrics
Mark 06 - Audio Bible
...
An Ƙi Yesu a Nazarat
1 Ya tashi daga nan ya koma garinsu, almajiransa kuwa suka bi shi.
2 Da Asabar ta yi, sai ya fara koyarwa a majami’a. Mutane da yawa da suka saurare shi, suka yi mamaki, suna cewa, “Ina mutumin nan ya sami wannan abu duka? Wace hikima ce aka ba shi haka? Dubi irin waɗannan mu’ujizan da ake aikatawa ta hannunsa!
3 Shin, wannan ba shi ne masassaƙin nan ba, ɗan Maryamu, ɗan’uwan su Yakubu, da Yusufu, da Yahuza, da kuma Saminu? ‘Yan’uwansa mata kuma ba ga su tare da mu ba?” Suka yi tuntuɓe sabili da shi.
4 Sai Yesu ya ce musu, “Ai, annabi ba ya rasa girma sai dai a garinsu, da cikin ‘yan’uwansa, da kuma gidansu.”
see lyrics >>
Similar Songs
More from Audio Bible
Listen to Audio Bible Mark 06 MP3 song. Mark 06 song from album Hausa New Testament is released in 2015. The duration of song is 00:08:52. The song is sung by Audio Bible.
Related Tags: Mark 06, Mark 06 song, Mark 06 MP3 song, Mark 06 MP3, download Mark 06 song, Mark 06 song, Hausa New Testament Mark 06 song, Mark 06 song by Audio Bible, Mark 06 song download, download Mark 06 MP3 song