Matthew 21
- Genre:Others
- Year of Release:2015
Lyrics
Matthew 21 - Audio Bible
...
Mutanen Urushalima Sun Marabci Yesu
1 Da suka kusato Urushalima suka zo Betafaji, wajen Dutsen Zaitun, sai Yesu ya aiki almajiransa biyu,
2 ya ce musu, “Ku shiga ƙauyen can da yake gabanku. Da shigarku za ku ga wata jaka a ɗaure, da kuma ɗanta. Ku kwanto su.
3 Kowa ya yi muku magana, ku ce, ‘Ubangiji ne yake bukatarsu,’ zai kuwa aiko da su nan da nan.”
4 An yi wannan kuwa domin a cika faɗar Annabi Zakariya cewa,
see lyrics >>
Similar Songs
More from Audio Bible
Listen to Audio Bible Matthew 21 MP3 song. Matthew 21 song from album Hausa New Testament is released in 2015. The duration of song is 00:07:30. The song is sung by Audio Bible.
Related Tags: Matthew 21, Matthew 21 song, Matthew 21 MP3 song, Matthew 21 MP3, download Matthew 21 song, Matthew 21 song, Hausa New Testament Matthew 21 song, Matthew 21 song by Audio Bible, Matthew 21 song download, download Matthew 21 MP3 song