Matthew 17
- Genre:Others
- Year of Release:2015
Lyrics
Matthew 17 - Audio Bible
...
Sākewar Kamanninsa
1 Bayan kwana shida sai Yesu ya ɗauki Bitrus, da Yakubu, da ɗan’uwansa Yahaya, ya kai su a kan wani dutse mai tsawo, su kaɗai.
2 Sai kamanninsa suka sāke a gabansu, fuskarsa ta yi annuri kamar hasken rana, tufafinsa kuma suka yi fari fat suna haske.
3 Ga shi, Musa da Iliya sun bayyana a gare su, suna magana da Yesu.
4 Sai Bitrus ya ce wa Yesu, “Ya Ubangiji, ya kyautu da muke nan wurin. In kana so, sai in kafa bukkoki uku a nan, ɗaya taka, ɗaya ta Musa, ɗaya kuma ta Iliya.”
see lyrics >>
Similar Songs
More from Audio Bible
Listen to Audio Bible Matthew 17 MP3 song. Matthew 17 song from album Hausa New Testament is released in 2015. The duration of song is 00:04:39. The song is sung by Audio Bible.
Related Tags: Matthew 17, Matthew 17 song, Matthew 17 MP3 song, Matthew 17 MP3, download Matthew 17 song, Matthew 17 song, Hausa New Testament Matthew 17 song, Matthew 17 song by Audio Bible, Matthew 17 song download, download Matthew 17 MP3 song