Matthew 15
- Genre:Others
- Year of Release:2015
Lyrics
Matthew 15 - Audio Bible
...
Al’adun Shugabanni
1 Waɗansu Farisiyawa da malaman Attaura suka zo wurin Yesu daga Urushalima, suka ce,
2 “Don me almajiranka suke keta al’adun shugabanni? Domin ba sa wanke hannu kafin su ci abinci.”
3 Sai ya amsa musu ya ce, “Ku kuma don me kuke keta umarnin Allah saboda al’adunku?
4 Domin Allah ya yi umarni ya ce, ‘Ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka,’ kuma ‘Wanda ya zagi ubansa ko uwa tasa lalle a kashe shi.’
see lyrics >>
Similar Songs
More from Audio Bible
Listen to Audio Bible Matthew 15 MP3 song. Matthew 15 song from album Hausa New Testament is released in 2015. The duration of song is 00:05:32. The song is sung by Audio Bible.
Related Tags: Matthew 15, Matthew 15 song, Matthew 15 MP3 song, Matthew 15 MP3, download Matthew 15 song, Matthew 15 song, Hausa New Testament Matthew 15 song, Matthew 15 song by Audio Bible, Matthew 15 song download, download Matthew 15 MP3 song