Matthew 02
- Genre:Others
- Year of Release:2015
Lyrics
Matthew 02 - Audio Bible
...
1. Sa'ad da aka haifi Yesu a Baitalami ta ƙasar Yahudiya, a zamanin sarki Hirudus, sai ga waɗansu masana taurari daga gabas suka zo Urushalima, suna cewa,
2. “Ina wanda aka haifa Sarkin Yahudawa? Domin mun ga tauraronsa a gabas, mun kuma zo mu yi masa sujada.”
3. Da sarki Hirudus ya ji haka, sai ya damu ƙwarai, haka kuma dukan mutanen Urushalima.
4. Sai ya tara dukan manyan firistoci da malaman Attaura na jama'a, ya tambaye su inda za a haifi Almasihu.
5. Sai suka ce masa, “A Baitalami ne, ta ƙasar Yahudiya, domin haka annabin ya rubuta cewa,
6. ‘Ke ma Baitalami, ta kasar Yahuza,
Ko kusa ba ke ce mafi ƙanƙanta a cikin manyan garuruwan Yahuza ba,
Domin daga cikinki za a haifi wani mai mulki,
Wanda zai zama makiyayin jama'ata, Isra'ila.’ ”
7. Sai Hirudus ya kira masanan nan a asirce, ya tabbata daga bakinsu ainihin lokacin da tauraron nan ya bayyana.
see lyrics >>Similar Songs
More from Audio Bible
Listen to Audio Bible Matthew 02 MP3 song. Matthew 02 song from album Hausa New Testament is released in 2015. The duration of song is 00:04:33. The song is sung by Audio Bible.
Related Tags: Matthew 02, Matthew 02 song, Matthew 02 MP3 song, Matthew 02 MP3, download Matthew 02 song, Matthew 02 song, Hausa New Testament Matthew 02 song, Matthew 02 song by Audio Bible, Matthew 02 song download, download Matthew 02 MP3 song